Uncategorized

Cikakken Tarihin hukumar Nbais

National Board for Arabic And Islamic Studies (NBAIS)
Tana daga Cikin Jarrabawowin Da’aka Amince dasu a Nigeria a Matsayin kammala Karatun Sikandire.

an kirkiri wannan hukuma a shekarar alif dubu daya da dari Tara da sittin karkashin jagoran cin Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto

domin taimakawa daluliban dake tsangayar ilimin Addini Muslunci



wanda a yanzu haka akwai makarantu fiye da dari tara da suke rubuta wannan jarabawar

Tabbas jarabawar tana da matukar muhimmanci domin idan ba mu sawo ta a jarabawa ta uku mafi daraja a wannan kasa ba za ta zama ta hudu
muddin dalibi bai zauna ya rubuta ta ba bai da satifiket din kammala karatun sa sabili da haka ne zaka ga dalibai yan aji ukun karshen sikandire masu karantar bangaren larabci suna kokarin dagewa da karatu domin su samu su tsallake wannan jarabawar


ana rubuta wannan jarabawa a cikin watan June/July



jarabawar ta kunshi darussa kamar haka

Quran

Fikh

adab

mandik

balaga

Tarikh

Nahawu

Alhukuma ( government)

Hadith

Dss.

dalibin tsangayar larabci yana da kyawu ya karanci wadannan kwasa kwasan a matakin degree, NCE,ND
sun hada da

Hadith Education
Arabic Education
Arabic/Islamic
Qur’an Science
Arabic grammar
Arabic Literature
Da sauransu.




Miftahu Ahmad Panda.

See also  MENENE BLUETOOTH?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button