Edu
-
Tambayoyi a Musulunci
ANNABI MUHAMMAD (SAW) BA YA KASHE WANDA YA ZAGE SHI !
TambayaMutane da yawa musamman ‘yan boko akida suna ta tambaya suna cewa: “Babu wani hadisi ingantacce da Annabi SAW ya…
Read More » -
Tambayoyi a Musulunci
BA ZAI YIWU A KAFIRTA DUKKAN ‘YAN SHI’A BA !
TambayaAssalamu alaikum, ina yiwa malam fatan alkairi, Allah ya hadamu a Aljannar da koramu suke gudana a cikinsa, tambayata shi…
Read More » -
Tambayoyi a Musulunci
INA RUBUTAWA DALIBAI WAEC, MENENE MATSAYINA ?
Tambaya :Assalamu alaikum mallam shin ya matsayi na ya ke ? Ina taimakawa wadanda suka dade da gama makarantar sakandare…
Read More » -
Ramadan
HIKIMOMIN DA AZUMI YA ƘUNSA
Tambaya:Assalamu Alaikum. Don Allah Malam a taimaka min da bayani game da dalilin da yasa ake yin Azumi?Amsa:Wa alaikum assalam.…
Read More » -
Tambayoyi a Musulunci
ZAN SAKI MATATA SABODA TANA DA CUTAR AIDS?
TambayaAssalamu alaikum. Malam matata ta yi rashin lafiya, da aka gwada ta, sai aka ce tana da cutar aids, ni…
Read More » -
Ramadan
HUKUNCIN HADA SITTU SHAWWAL DA RAMUWAR RAMADAN
Tambaya :Assalamu alaikum Malam idan ana binka ramuwar azimi za ka iya niyya biyu : wato da nufin sittu shawwal…
Read More » -
Tarihi
Tarihin Rijiyar al-Ghars, Wadda Annabi Muhammad SAW Ya Yi Wasiyya Gare Ta
Rijiyar al-Ghars (بئر غرس) rijiyar ruwa ce mai tarihi a cikin birnin Madina, Saudi Arabiya. A shari’ance an yi imani…
Read More » -
Ramadan
YA YI BUDA BAKI DA JIMA’I !
Tambaya:Aslaam alaykum mlm barka da warhaka dafatar kana lapia. malam minene hukuncin Wanda yayi azumi amma bai yi buda baki…
Read More » -
Tambayoyi a Musulunci
HUKUNCIN RATAYA LAYA DA GURU!!!!
TambayaAssalam Alaikum. Malam, menene l hukuncin amfani da LAYA KO GURU a musulunci?Allah yasa mu dace. AmsaWa’alaikum assalam, To dan’uwa…
Read More » -
Tambayoyi a Musulunci
HUKUNCIN WANDA YA SAKI MATARSA A CIKIN MAYE
TAMBAYAAssalamu alaikum malam, tambaya ce dani. Mijina ne yasake ni sau biyu, sai yasha abin maye yace na zo nasameshi,…
Read More »