Addu'o'i

Karanta Addu’a Ga Wanda Yayi sabon Aure

Wannan addu’a a na yin ta ne yayin da mutum yayi sabon aure, sai yace:

بارَكَ اللَّهُ لَكَ، وَبَارَكَ عَلَيْكَ، وَجَمَعَ بَيْنَكُمَا فِي خَيْرٍ.
Barakal-lahu lak, wabaraka ‘alayk, wajama’a baynakuma fee khayr.

Allah Ya sanya albarka a gareka, yayi maka albarka kum aya hada tsakaninku da alheri.

See also  Addu'ar Da Mutum Zai Fada Idan Wani Al'amari Ya zo Masa na Farin Ciki ko na Bakin Ciki

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button