Addu'o'i

Karanta Addu’ar Wanda Ya yi Atishawa

Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama ya ce Idan mutum yayi Atishawa sai yace:

الْحَمْـدُ للهِ.
Alhamdu lillah.

Dukkan yabo ya tabbata ga Allah.


Dan’ uwansa kuma ko wanda yake zaune tare da shi ya ce masa;
يَرْحَمُكَ اللهُ.
Yarhamukal-lah.

Allah Ya ji kanka.

Idan ya gaya masa haka, shi kuma ya ce masa:
يَهْدِيكُمُ اللهُ وَيُصْلِحُ بَالَكُمْ.
Yahdeekumul-lahu wayuslihu balakum.

Allah ya shirye ku, Ya kyautata halinku.

See also  Addu'ar Tashi daga Majalisi (Domin Neman Yafewa Ga Abin Da Ya Gudana A Cikin Majalisin)

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button